Kur'an-ı Kerim meal tercümesi - Havsa Dilinde Kur'an-ı Kerim Meali * - Mealler fihristi

XML CSV Excel API
Please review the Terms and Policies

Anlam tercümesi Ayet: (65) Sure: Sûratu't-Tevbe
وَلَئِن سَأَلۡتَهُمۡ لَيَقُولُنَّ إِنَّمَا كُنَّا نَخُوضُ وَنَلۡعَبُۚ قُلۡ أَبِٱللَّهِ وَءَايَٰتِهِۦ وَرَسُولِهِۦ كُنتُمۡ تَسۡتَهۡزِءُونَ
Kuma lalle ne, idan ka tambaye,* su haƙĩƙa, sunã cẽwa, "Abin sani kawai, mun kasance munã hĩra kuma munã wãsã. Ka ce: "Shin da Allah, da kuma ãyõyinSa da ManzonSa kuka kasance kunã izgili?"
* Ana a cikin tafiya zuwa Tabũka sai wasu mutãne daga cikin munãfukai suka ce wa junansu, "Wannan Yana zaton ya ci gidajen Rumawa da Biranensu? faufau." Sai Allah Ya sanar da AnnabinSa (tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi) abin da suka faɗa. Sai ya ce: "Ku zo mani da waɗannan mutãne." Da suka je masa ya ce musu 'Kun ce kaza da kaza.' Sai suka yi rantsuwa da cewa: ba mu kasance ba sai muna hĩra muna wãsã.
Arapça tefsirler:
 
Anlam tercümesi Ayet: (65) Sure: Sûratu't-Tevbe
Surelerin fihristi Sayfa numarası
 
Kur'an-ı Kerim meal tercümesi - Havsa Dilinde Kur'an-ı Kerim Meali - Mealler fihristi

Havsa Dilinde Kur'an-ı Kerim Meali- Tercüme Ebubekir Muhammed Cumi, Medine'deki Kral Fahd Kur'an-ı Kerim Basım Kompleksi tarafından yayınlanmıştır. Basım Yılı hicri 1434. Not: Belirtilen bazı ayetlerin tercümesi Ravad Tercüme Merkezi tarafından düzeltilmiştir. Değerlendirme, görüş belirtme ve gelişimin devamlı olabilmesi için orijinal tercümeye erişim sağlanmaktadır.

Kapat