Prijevod značenja časnog Kur'ana - Prijevod na Hausa jezik * - Sadržaj prijevodā

XML CSV Excel API
Please review the Terms and Policies

Prijevod značenja Ajet: (65) Sura: Sura et-Tevba
وَلَئِن سَأَلۡتَهُمۡ لَيَقُولُنَّ إِنَّمَا كُنَّا نَخُوضُ وَنَلۡعَبُۚ قُلۡ أَبِٱللَّهِ وَءَايَٰتِهِۦ وَرَسُولِهِۦ كُنتُمۡ تَسۡتَهۡزِءُونَ
Kuma lalle ne, idan ka tambaye,* su haƙĩƙa, sunã cẽwa, "Abin sani kawai, mun kasance munã hĩra kuma munã wãsã. Ka ce: "Shin da Allah, da kuma ãyõyinSa da ManzonSa kuka kasance kunã izgili?"
* Ana a cikin tafiya zuwa Tabũka sai wasu mutãne daga cikin munãfukai suka ce wa junansu, "Wannan Yana zaton ya ci gidajen Rumawa da Biranensu? faufau." Sai Allah Ya sanar da AnnabinSa (tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi) abin da suka faɗa. Sai ya ce: "Ku zo mani da waɗannan mutãne." Da suka je masa ya ce musu 'Kun ce kaza da kaza.' Sai suka yi rantsuwa da cewa: ba mu kasance ba sai muna hĩra muna wãsã.
Tefsiri na arapskom jeziku:
 
Prijevod značenja Ajet: (65) Sura: Sura et-Tevba
Indeks sura Broj stranice
 
Prijevod značenja časnog Kur'ana - Prijevod na Hausa jezik - Sadržaj prijevodā

Prijevod značenja Plemenitog Kur'ana na hausa jezik - preveo Ebu Bekr Mahmud Džomi, izdato i štampano od strane Kompleksa kralja Fehda za štampanje Plemenitog Kur'ana u Medini, 1434. godine po Hidžri. Bilješka: Neki navedeni ajeti prevedeni su od strane Ruwwad Center. Originalni prijevod dostupan za čitanje radi iznošenja mišljenja i ocjene prijevoda od strane čitalaca, u cilju kontinuiranog unapređivanja.

Zatvaranje